Monday 5 September 2016

Gwamnatin APC ta fi ta PDP sau dubu –Danjuma Goje


Yakubu Liman at Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7 - 32 minutes ago
– Tsohon gwamnan jihar Gombe Danjuma Goje ya ragargaji masu sukar gwamnatin APC -Ya yi kira ga ‘yan jam’iyyar a jihar Gombe da su zama tsintsiya -Ya jinjinawa shugabancin jam’iyyar ta kasa da ta dinke barakar jihar Sanata Danjuma Goje na jihar Gombe ya ce, komai lalacewar gwamnatin APC ta fi ta PDP sau dubu […] The post Gwamnatin APC ta fi ta PDP sau dubu –Danjuma Goje appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.

No comments:

Post a Comment

News Link

Last 7 Days Popular Posts

Last Year Popular Posts

Popular Posts